A karshen watan Satumba na shekarar 2017 ne rukunin na 8 na rundunar sojojin kiyaye zaman lafiya da kasar Sin ta tura kasar Sudan ta Kudu ya isa kasar Sudan ta Kudu, inda yake gudanar da ayyukan injiniya, domin taimakawa sojojin kiyaye zaman lafiya dake yankin da ake yake-yake na kasar Sudan ta Kudu da dabarun aikin injiniya. (Maryam)