Haka kuma, sojojin gwamnatin sun kashe dakarun kungiyar IS da dama, baya ga makamai da kuma harsashinsu masu yawa da suka kwace daga hannun mayakan. A halin yanzu sojojin suna bincike don gano nakiyoyin da dakarun kungiyar IS suka binne a titunan birnin. (Maryam)