in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
'Yan hamayyar Kenya sun ki amincewa da sakamakon zaben shugaban kasar da aka sake yi
2017-11-01 20:09:40 cri

Shugaban kawancen 'yan hamayya na kasar Kenya wato NASA Raila Amolo Odinga ya bayyana wa kafofin yada labaru jiya Talata cewa, bai amince da sakamakon zaben shugaban kasar da aka sake gudanarwa a ranar 26 ga watan jiya ba.

A cewar Odinga, zaben na ranar 26 ga watan jiya, ya saba kundin tsarin mulkin kasar. Yana mai cewa, kamata ya yi a gaggauta gudanar da babban zabe kamar yadda kundin tsarin mulki da dokoki suka tanada, kamar yadda kotun kolin kasar ta bukata. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China