in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Trump na shirin kawo ziyara kasar Sin
2017-10-30 19:58:36 cri

A yau ne kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin madam Hua Chunying ta bayyana cewa, kasar Sin na fatan ziyarar da shugaba Donald Trump na kasar Amurka zai kawo kasar Sin za ta kara kyautata hadin gwiwa da moriyar juna a tsakanin Sin da Amurka, tare da kara kawo wa jama'ar kasashen 2 alheri, da kuma kara ba da gudummowa wajen samun zaman lafiya, kwanciyar hankali da wadata a shiyya-shiyya da ma duniya baki daya.

Nan ba da dadewa ba ne ake sa ran, shugaba Donald Trump na Amurka zai kawo ziyara kasar Sin, bisa gayyatar takwaransa na kasar Sin Xi Jinping. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China