in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kenya da Sin sun rattaba hannu kan yarjejeniyar haraji domin bunkasa huldar dake tsakaninsu
2017-09-22 10:23:07 cri

Kasashen Sin da Kenya, sun rattaba hannu a jiya Alhamis, kan wata yarjejeniyar kawar da matsalar biyan haraji sau biyu, wadda ke da nufin inganta huldar kasuwanci a tsakaninsu.

Sakataren Baitul Malin Kenya Henry Rotich, ya shaida wa manema labarai a Nairobi cewa, yarjejeniyar za ta samar da tabbaci ga masu biyan haraji, kan harajin da ake biya na kudaden shiga da za a samu daga ko wace kasa a cikinsu. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China