in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mamban ofishin siyasar kwamitin tsakiyar JKS ya halarci taron manyan kafofin yada labarai na kasar Sin dake da ofisoshi a kasashen ketare
2017-09-22 10:05:20 cri
A jiya Alhamis, sashen fadakar da jama'a na kwamitin tsakiya na Jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin ya kira taron manyan kafofin yada labarai dake da ofisoshi a kasashen ketare a birnin Beijing.

Mamban ofishin siyasar kwamitin tsakiyar JKS Liu Qibao ya halarci taron, inda ya ba da jawabi, yana mai bayyana cewa, ya kamata ofisoshin yada labarai dake kasashen ketare su dukufa wajen bayyana manufofin kasar Sin kan gudanar da ayyukan kasa, da kuma yada labarai game da jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin, da tsarin gurguzu na musamman da kasar Sin take amfani da shi, ta yadda za a ba da gudummawa wajen gudanar da taron wakilan JKS karo na 19 cikin yanayi mai armashi. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China