in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ana sa ran bude taron wakilan jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 19 a ranar 18 ga watan Oktoba
2017-08-31 18:58:04 cri
Ana sa ran bude taron wakilan jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 19 a ranar 18 ga watan Oktoba. A yau Alhamis ne dai yayin taron hukumar siyasa ta kwamitin tsakiya na jam'iyyar, aka amince da shawarar sanya ranar taron, shawarar da za a mika ga cikakken zaman taron babban kwamitin jam'iyyar da za a kira a ranar 11 ga watan Oktobar dake tafe.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China