Tuni James Mattis ya sanya hannu kan wani umarni na kara tura sojojin.
A ranar 21 ga watan Agustan bana ne, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bullo da sabbin dabarun yaki a Afghanistan, inda ya ce, Amurka ba za ta janye dakarunta daga kasar ba, kana, sojojin Amurka za su dauki matakan soja bisa hakikanin halin da ake ciki, amma ba kamar yadda aka tsara tun farko ba.(Murtala Zhang)