Yau Laraba 31 ga wata ne Ma'aikatar lafiya ta kasar Afghanistan ta ce, mutane 80 sun rasa rayukansu sakamakon harin bam din da aka kai a yankin ofisoshin jakadancin kasashen waje da ke birnin Kabul, hedkwatar kasar Afghanistan a wannan rana da safe, yayin da wasu 350 kuma suka jikkata.(Tasallah Yuan)