in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ana sa ran gabatar da sakamakon babban zaben Kenya a yau
2017-08-11 15:53:05 cri
Jiya da dare, shugaban hukumar kula da harkokin zabe mai zaman kanta na kasar Kenya Wafula W. Chebukati ya sanar da cewa, mai iyuwa ne za a sanar da sakamakon babban zaben shugaban kasa a yau ranar 11 ga wata.

Haka kuma, mukaddashin ministan harkokin cikin gida na kasar Fred Matiang'i, ya fidda wani rahoto cewa, ana cikin zaman lafiya a kasar ta Kenya a halin yanzu, kuma ana da isassun sojojin dake wurare daban daban na kasar domin kiyaye zaman lafiyar kasa. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China