in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Al'ummar Kenya na kada kuri'u a babban zaben kasar na bana
2017-08-08 13:29:04 cri

Al'ummar kasar Kenya kimanin miliyan 19.6 ne suka fara kada kuri'unsu a babban zaben kasar na bana, inda tuni aka bude rumfunan zabe sama da 40,000 a sassan kasar daban daban.

Rahotanni sun tabbatar da bude rumfunan zaben tun da misalin karfe 6 na safiyar Talatar nan, yayin da ake sa ran rufe kada kuri'un da misalin karfe 5 na yamma bisa agogon wurin, in ban da wasu wurare da za a dan kara lokaci idan har akwai bukatar hakan. (Saminu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China