in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Manzon kasar Sin ta jaddada muhimmancin hawa teburin shawara game da batun nukiliya a zirin Korea
2017-08-01 20:09:28 cri

Wakilin dindindin na kasar Sin a MDD Liu Jieyi, ya bukaci sassa masu ruwa da tsaki da su tattauna da juna, domin kawo karshen rashin jituwa game da batun nukiliya a zirin Korea.

Liu Jieyi, wanda ya yi wannan jan hankali yayin taron manema labarai, a daidai gabar da Sin ke kawo karshen jagorancin kwamitin tsaron MDD na karba-karba na watan Yuli, ya ce Sin ba za ta taba goyon bayan duk wani mataki na sabawa kudurorin kwamitin tsaron MDD ba, ciki hadda gwajin makamai masu linzami da Koriya ta Arewa ke gudanarwa.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China