in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mutane 12 sun rasu sakamakon gobarar da ta tashi a Burtaniya
2017-06-15 13:15:58 cri
A jiya Laraba ne, rundunar 'yan sandan kasar Burtaniya ta tabbatar da cewa, gobarar da ta tashi a wani dogon bene dake yammacin birnin London na kasar Burtaniya a safiyar wannan rana, ta haddasa rasuwar mutane guda 12, kuma a halin yanzu, akwai mutane 68 da ke samun kulawa a asibiti.

'Yan sandan birnin London sun bayyana cewa, ana gudanar da bincike kan dalilin tashin gobarar, kuma mai iyuwa ne, a yayin da suke ci gaba da aikin ceto, adadin wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata na iya karuwa. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China