in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
'Yan gudun hijira na Sudan ta Kudu sun saki ma'aikatan MDD 16 bayan da suka yi garkuwa da su awoyi da dama
2017-04-19 20:39:07 cri

Rundunar kiyaye zaman lafiya ta MDD dake aiki a kasar Congo (Kinshasa), ta tabbatar da cewa, a jiya Talata, wasu 'yan gudun hijira na kasar Sudan ta Kudu sun yi garkuwa da ma'aikatan MDD su 16, a sansanin MDD da ke kusa da birnin Goma, babban birnin lardin Nord-Kivu dake kasar Congo (Kinshasa). Amma daga bisani an saki wadannan ma'aikatan MDD baki daya. Kuma yanzu haka sansanin yana karkashin kulawar sojojin kiyaye zaman lafiya na MDD. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China