in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar sin abokiyar arziki ce ta kasashe masu tasowa
2017-04-13 13:30:44 cri
Yau Alhamis 13 ga watan nan ne mataimakiyar firaminista, kana ministar harkokin wajen kasar Namibia Netumbo Nandi-Ndaitwah, ta bayyana a yayin taron manema labaran da aka yi a birnin Beijing cewa, kasar ta na maraba da zuwan kamfanonin kasar Sin, da kuma shigarsu cikin ayyukan ginin kasar ta Namibia.

Tun dai ranar 10 ga watan nan ne Mrs. Ndaitwah ya fara ziyarar aiki a hukunce a nan kasar Sin, bisa gayyatar da ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi ya yi mata. A yau ne kuma ake sa ran za ta kammala wannan ziyara. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China