in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wajibi ne Japan ta ilmantar da kananan yara bisa madaidaicin tunani
2017-02-15 20:31:33 cri

Jiya Talata 14 ga wata, ma'aikatar al'adu da kimiyya ta kasar Japan, ta ba da jagoranci na ilmantarwa ga 'yan makarantar firamare da na midil, inda a karo na farko, ta bukaci a ilmantar da kananan yaran kasar cewa, wai tsibirin Diaoyu yanki ne na Japan.

Dangane da lamarin, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang, ya bayyana a yau Laraba cewa, kasar Sin na kalubalantar Japan game da girmama tarihi, ta daina tsokana, ta hanyar yada wa kananan yara ra'ayoyi marasa tushe, ta kuma yi kokarin daukar hakikanin matakai, na kyautata huldar da ke tsakanin ta da Sin. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China