in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Za a yi taron shugabanni game da yarjejeniyar yin rigakafin kwararowar hamada karo na 13 a Mongolia ta gida
2017-01-22 16:54:45 cri
Mataimakin shugaban hukumar kula da kare dazuka na kasar Sin Zhang Yongli, ya bayyana a yau Lahadi cewa, za a kira taron masu kulla yarjejeniyar kan rigakafin kwararowar hamada ta MDD karo na 13 a watan Satumbar wannan shekara a yanki mai cin gashin kansa na Mongolia ta gida na kasar Sin, inda bangarori 195 masu kulla yarjejeniyar za su tura wakilai kimanin 1400 zuwa taron, domin tattaunawa kan yadda za a yi rigakafi kwararowar hamada a duniya baki daya. (Maryam)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China