in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Gwamnatin Masar ta ce, jagoran kungiyar 'yan uwa Musulmi yana da hannu a bam din da ya fashe a Alkahira
2016-12-13 20:22:27 cri

Kamfanin dillancin labarun kasar Masar (MENA) ya labarta a yau Talata 13 ga wata cewa, ma'aikatar harkokin cikin gida ta kasar ta bayyana a cikin wata sanarwar da ya bayar cewa, jagoran kungiyar 'yan uwa Musulmi na da hannu a fashewar bom da ta auku a wani coci dake birnin Alkahira. Inda ake tuhumarsa da laifin ba da horo da kudi ga wadanda suka kai harin.

A ranar 11 ga wata bayan aukuwar harin, kungiyar 'yan uwa Musulmi ta Masar ta sanar da cewa, ba ta da hannu a wannan harin. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China