Sudan ta yi tir da harin Bam a majami'ar kasar Masar
2016-12-12 16:27:32
cri
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan, ta bayyana harin Bam da aka kaddamar kan wata coci dake birnin Alkahiran kasar Masar da cewa mummunan laifi ne wanda ya sabawa kyakkyawan tunani, kuma ya kaucewa ingantattun akidu na mutuntaka da na addini.(Saminu Alhassan)