Shugaban kasar Djibouti, Ismail Omar Guelleh, da ya halarci zaman taro karo na 22 na babban taron bangarori daban daban kan yarjejeniyar MDD kan sauyin yanayi (COP22) a kasar Morocco a ranar Talata, ya yi kira ga kasashe masu ci gaban masana'antu da su tabbatar da daukar nauyin dake bisa wuyansu na tarihi. (Maman Ada)