ADI ya bayyana cewa, wadannan kasashe sun yi kira ga sauran kasashen duniya da kungiyoyin kasa da kasa da su tallafa musu a kokarin da ake na yaki da ta'addanci ta yadda za a tabbatar da zaman lafiya da tsaro.
Har ila yau a cewar wannan majiya, cibiyar gudanar da ayyukan cikin hadin gwiwa na wannan sabon kawance soja na Larabawa za ta kasancewa a birnin Riyad na Saudiyya. (Maman Ada)