in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugabannin Sin da Amurka za su gana da juna a birnin Hangzhou
2016-09-02 19:54:30 cri
Game da taron koli na kungiyar G20 da ake daf da budewa a birnin Hangzhou, kakakin ma'aikatar harkokin waje ta Sin madam Hua Chunying, ta bayyana a yau Jumma'a 2 ga wata cewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping, zai gana da takwaransa na Amurka Barack Obama a birnin na Hangzhou. Ta ce yanzu haka hukumomin kasashen biyu na ci gaba da tuntubar juna game da wannan batu.(Fatima)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China