Cikin wata sanarwar da kakakin hukumar tsaron kasar Amurka Peter Cook ya fitar, an ce, an kaiwa al-Adnani harin ne a Lardin Aleppo na kasar Syria, a halin yanzu kuma, sojojin Amurka suna gudanar da bincike kan sakamakon wannan matakin sojan da aka dauka. (Maryam)