in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Namibiya na shirin soke wani wajabcin rike da takardar visa ga dukkan 'yan Afrika
2016-07-26 10:37:43 cri

Kasar Namibiya na shirin soke wani wajabcin rike da takardar visa ga dukkan 'yan Afrika bisa tunanin dunkulewar Afrika, in ji shugaban kasar Hage Geingob, a ranar Litinin, bayan da ya jagoranci bikin bude zaman taron siyasar waje ta kasar, tare da bayyana cewa, "'Yan uwanmu maza da mata na nahiyar Afrika za su kasance wadanda ake murnar zuwansu a kasar Namibiya har kullum. Mun dauki niyyar fadada wannan alfarma ga dukkan masu rike da takardar visa ta kasashen Afrika ta hanyar ba su da farko visa da zuwansu da kuma soke wajabcin rike da takarar visa." (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China