in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Gundumar kasar Sin ta rabbata hannu kan yarjejeniyar abokantaka tsakanin ta da wani yanki na Namibiya
2015-06-20 14:13:45 cri
Jami'ai daga gundumar Jiangsu da yankin tsakiya na Khomas a kasar Namibiya sun rattaba hannu kan yarjejeniya a hukumance ranar Jumma'ar nan na kafa huldar abokantaka tsakanin bangarorin biyu.

Yarjejeniyar dai gwamnar yankin Khomas ce Laura Mclaud-Katjirua da Gwamnan gundumar Jiangsu Li Xueyong suka rattaba hannu akai.

Yarjejeniyar na da zummar karfafa fahimtar juna da habaka mu'amalar abota na hadin gwiwwa tsakanin bangarorin biyu.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China