Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya ce, bisa gayyatar da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi masa, shugaban jamhuriyar Togo Faure Essozimna Gnassingbe, zai gudanar da ziyarar aiki a nan kasar Sin tsakanin ranekun 29 ga watan nan zuwa ranar 2 ga watan Yuni mai zuwa. (Maryam)