Firaministan Sin ya gana da tawagar 'yan majalisar dokokin Amurka
2016-04-01 09:20:59
cri
A yammacin jiya 31 ga watan Maris, firaministan kasar Sin Li Keqiang ya gana da tawagar dake kunshe da 'yan majalisar dokokin Amurka 18 da kungiyar ASPEN ta kafa, tare da yin shawarwari da su.(Fatima)