in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Manzon musamman na shugaban Sin zai halarci bikin rantsar da shugaban Nijeriya
2015-05-26 19:54:30 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hua Chunying ta sanar a yau Talata cewa, bisa gayyatar da gwamnatin kasar Nijeriya ta yi wa kasar Sin, ministan harkokin noma na kasar Sin Han Changfu zai halarci bikin rantsar da shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari wanda za a yi a ranar 29 ga watan Mayu a matsayin manzon musamman na shugaban kasar Sin Xi Jinping. (Maryam)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China