Wani kamfanin gine-gine na kasar Sin mai suna Kaibo ne zai gudanar da aikin ginin wannan gida. Wanda Mataimakin shugaban Najeriya Arch. Namadi Sambo, da gwamnan jihar Kogi Dr. Idris Ichalla Wada, da ministan Abuja Sen. Bala Muhammed da sauran wasu manyan jami'an gwamnati suka halarci bikin aza harsashin sa.