in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ministan harkokin wajen kasar Sin ya gana da firaministan Iraki
2014-02-23 20:17:32 cri
A yau Lahadi 23 ga wata, a birnin Bagadaza, hedkwatar kasar Iraki ne Wang Yi, ministan harkokin wajen kasar Sin ya gana da Nuri Kamal al-Maliki, firaministan kasar ta Iraki.

Wang Yi ya fara ziyarar aiki ne a kasar ta Iraki a wannan rana da safe. Wannan shi ne karo na farko da ministan harkokin wajen kasar Sin ya kai ziyara a kasar Iraki cikin shekaru 23 da suka wuce. A lokacin ziyararsa, mista Wang zai yi shawarwari da takwaransa na kasar Hoshyar Zebari tare da ganawa da shugaban majalisar dokokin kasar Osama al-Nujaifi.(Tasallah)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China