in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ziyarar jakadan kasar Sin a jihohin Kano da Jigawa
2016-11-15 08:49:02 cri
Ko shakka babu, wannan ziyara da jakadan kasar Sin da tawagarsa ke yi a Arewacin Najeriya, musammana jihohin Kano da Jigawa ka iya taimakawa wajen kara habbaka kasuwanci mai nagarta da fahimta a tsakanin kasashenmu biyu. Sannan kuma kamfanoni da al'ummominmu zasu amfana sosai.

A ra'ayina, a karshen wannan ziyara za a iya samun fahimta mai kyau ta yadda duk kan bangarori biyu zasu kara infanta har kuma a ci riba ko a rika cin moriyar juna.

Kwanan baya, jakadan Sin dake Nigeria Mista Zhou Pingjian, kwamishina mai kula da harkokin kasuwanci Mista Zhao Linxiang da dai sauran wakilan ofishin jakadancin kasar Sin sun kai ziyara a jihar Jigawa, inda sun gana da gwamnan Jigawa Badaru Abubakar, gwamnan Jigawa ya taba kai ziyara sau da dama a kasar Sin don neman hadin gwiwa tsakanin jiharsa da kasar Sin. Wakiliyarmu Amina ta yi rakiya ga jakada, kuma ta zanta da gwamna, ga rahoton da ta hada mana.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China