in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sabon jakadan Sin a Najeriya
2016-11-06 11:39:54 cri
KO shakka babu, sabon jakadan kasar Sin ya kama aiki Yau a ofishin jakadancin kasar Sin a Abuja. Mr Zhou Pingjian ya gana da shugaban Nakeriya Muhammadu Buhari a ofishinsa domin sanar da shi kama aiki. Wannan abu ne mai kyau, kuma muna fata wannan sabon jakada zai dora gini a kan kwakkwarar tubalin da tsohon jakadan ya aza wajen kara dankon zumunci da fahimta a tsakanin kasashenmu biyu. Muna kuma yi masa fatan alheri a yayin zamansa a Najeriya.

Daga malam Salisu Dawanau a Abuja, tarayyar Nijeriya

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China