Ina son ku mika wa 'yan Majalisar Jahar Adamawa shawarata da su dakatar da batun tsige Gwamna Murtala Nyako,su kuma maida hankali wajen tabbatar da tsaro da bunkasa tattalin arzikin Jaharsu. Allah ya yi muku jagora Barr
Danlami Alhaji Wushishi na Ma aikatar shariah a Minna Jahar Neja