in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hadarin mota kirar Bus ta hallaka yara Daliban makarantar firamare a lardin Hainan na kasar Sin
2014-04-11 09:06:54 cri

A ranar alhamis 10 ga watan April 2014 ne, wata mota kirar BUS ta yi hatsari yayinda take tafiya a lardin Hainan na kasar Sin. Yayin hadarin dalibai yan firamare su 8 sun hallaka yayinda wasu mutane 32 da suka da wasu daliban su 30 da malamai su 2 sun jikkata yayin wannan mummunan hadarin mota a lardin Hainan na kasar Sin. Bisa wannan bala'i da ya abku, muna mika sakonmu na jaje da ta'azziya ga gwamnatin kasar Sin da iyalai da yan uwan wayanda hadarin motar ya ritsa da su a lardin Hainan na kasar Sin.

Daga mai sauraronku, Malam Ali Buuge Gashua.

Labarai masu Nasaba
Ga wasu
v Kiwon lafiya 2014-04-10 09:50:12
v Kasar Sin na ba da muhimmanci ga gidajen ajiye kayan tarihi 2014-03-26 09:29:33
v Allah daya gari bamban 2014-03-26 09:05:48
v Ziyarar uwar gidan shugaba Obama madam Michelle a kasar Sin 2014-03-21 17:40:37
v Sako daga mai sauraro 2014-03-19 14:23:09
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China