in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi Jinping: ya kamata a maida hankali ga bunkasuwar matasa da nuna goyon bayansu
2019-04-30 12:18:44 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya bayyana a gun taron taron cika shekaru 100, da gudanar da zirga-zirgar kishin kasa cewa, ya kamata kwamitocin jam'iyyar kwaminis ta Sin da gwamnatocin kasar da kuma bangarori daban daban na kasar su saurari ra'ayoyin matasa game da ayyukan jam'iyyar da gwamnatin kasar.

Ya ce, ya kamata a taimakawa matasa wajen daidaita matsalolinsu na samun ayyukan yi, da yin kirkire-kirkire, da kafa kamfanoni da saurnasu, da sa kaimi gare su da fahimci duniya da yanayin da kasar ake ciki. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China