in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Firaministan kasar Sin ya ce za'a tabbatar da kara samun mutane sama da miliyan 11 da za su samu guraban ayyukan yi a birane da garuruwa
2019-03-15 13:16:15 cri

Firaministan kasar Sin Li Keqiang ya bayyana a yau Jumma'a cewa, bana a karon farko, gwamnatin kasar ta ayyana manufar kara samar da guraban ayyukan yi daya daga cikin muhimman manufofin gwamnatin kasar daga manyan fannoni, baya ga manufar tattalin arziki, da manufar kudade.

Firaminista Li ya jaddada cewa, gwamnatin kasar Sin za ta dauki matakai da dama, domin tabbatar da samar da guraban ayyukan yi ga wasu gungun mutane na musamman, da samar da goyon-baya ta fannin manufa, ga kamfanonin da suka iya daukar ma'aikata da yawa.(Murtala Zhang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China