in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
'Yan kasuwa sama da dubu 1 daga Afirka za su halarci bikin baje kolin tattalin arziki da ciniki na Sin na farko
2019-02-26 19:23:14 cri
Rahotanni daga kasar Sin na cewa, a kalla baki da 'yan kasuwa dubu 1 ake saran za su halarci bikin baje kolin tattalin arziki da harkokin cinikayya na farko na kasar Sin da zai gudana a watan Yuni a Changshan,babban birnin lardin Hunan dake tsakiyar kasar Sin.

Yayin bikin da zai gudana daga ranar 27 -29 ga watan na Yuni, za a shirya taruka da dandaloli da nune-nune. (Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China