Mataimakin shugaban kasar Sin zai ziyarci Senegal, Chadi, da Burundi
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang, ya furta a yau Jumma'a cewa, bisa goron gayyatar shugabannin kasashen Senegal, da Chadi, da Burundi, mataimakin shugaban kasar Sin Mr. Li Yuanchao, zai ziyarci kasashen 3, tsakanin ranekuna 6 zuwa ta 12 ga watan nan da muke ciki. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku