in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
EU, da Sin sun bukaci a nada mambobin kungiyar WTO
2018-12-13 16:26:24 cri
Kungiyar tarayyar Turai (EU), kasar Sin da sauran mambobin kungiyar ciniki ta duniya (WTO) a jiya Laraba sun gabatar da wata takardar hadin gwiwa, inda suka jaddada bukatar neman a gaggauta nada mambobin gudanarwar kungiyar ta WTO.

A wani babban taron majalisar kungiyar, wadannan mambobin da suka hada da EU da kasashen Sin, Canada, Norway, New Zealand, Switzerland, Australia, Koriya ta kudu, Iceland, Singapore da Mexico, sun bayyana damuwarsu kasancewar har yanzu akwai wasu gurabe na mambobin kungiyar cinikin ta duniya da ba'a cike su ba wadanda hakan zai iya zama babbar barazana ga WTOn. (Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China