Mokonyane ta bayyana hakan ne yayin da take sanar da shirin gwamnati na karbar bakuncin taron kawancen raya tattalin arzikin albarkatun ruwa (PAGE) da zai gudana tsakanin ranakun 10 da 11 ga watan Janairun sabuwar shekarar 2019 a birnin Cape Town.
Taron na PAGE, yana goyon bayan kasashen da yankuna da su ba da muhimmanci ga manufofi da shirye-shiryen tattalin arziki, domin ciyar da ajandar nan ta samar da dauwamammen ci gaba nan da shekarar 2030. (Ibrahim)