in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Firamninistan Kasar Sin zai ziyarci Singapore, tare da halartar taron shugabannin kasashen gabashin Asiya
2018-11-12 11:38:53 cri
Firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya bar Beijing da safiyar yau Litinin, domin ziyarar aiki a Singapore, tare da halartar jerin tarukan kan kawancen kasashen Gabashin Asiya, bisa gayyatar takwaransa na Singapore Lee Hsein Loong.

Yayin zamansa a Singapore, Li Keqiang, zai halarci taron shugabannin kasashen kudu maso gabashin Asiya da Kasar Sin, karo na 21 da taron da Kungiyar za ta kuma yi da shugabannin kasashen Sin da Japan da Koriya ta arewa karo na 21, da kuma taro na 13 na kasashen gabashin Asiya.

Cikin tawagar Firaministan, har da Xioa Jie, Mamba, kuma Sakatare Janar na Majalisar gudanarwar kasar Sin. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China