A mabanbantan sanarwar da suka fitar, MDD da shirin kiyaye zaman lafiya na AU a Somalia, sun bayyana hare haren biyu wato harin gidan sayar da abinci na Beder, da na otel din Bilan da cewa ba za su iya dakile yunkurin wanzar da zaman lafiya a kasar Somaliya ba. (Ahmad Fagam)