Kwamishinan ayyuka da sufuri na jihar Aminu Usman, ya shaidawa manema labarai jiya a Dutse babban birnin jihar cewa, mutane 11 ne suka mutu tsakanin Talata da Juma'a, a garuruwan Auyo da Kaugama da Malam Madori da kuma Kafinhausa. (Fa'iza Mustapha)
![]() |
|
|
||||||
![]() |
|
|
2018-09-22 20:20:00 | cri |
Kwamishinan ayyuka da sufuri na jihar Aminu Usman, ya shaidawa manema labarai jiya a Dutse babban birnin jihar cewa, mutane 11 ne suka mutu tsakanin Talata da Juma'a, a garuruwan Auyo da Kaugama da Malam Madori da kuma Kafinhausa. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
Webradio | ||||
|
||||
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm) |