Zhou Houlin ya bayyana haka ne lokacin da yake ganawa da kamfanin dillancin labarai na Xinhua, gabanin taron kolin dandalin tattaunawar Sin da Afrika da zai gudana a farkon watan Satumba.
A cewarsa, ana sa ran hukumar da Sin da kuma Afrika, za su tattauna kan shirye-shiryen karfafa dangantakarsu. (Fa'iza Msutapha)