Yayin wani taron kwamitin sulhu na MDD da ya gudana jiya Alhamis, Bintou Keita, ta ce ci gaban rikici a Sudan ta Kudu na yin tasiri kai tsaye kan ayyukan jin kai, kuma mutane miliyan 1.75 na cikin mummunan hali. (Fa'iza Msutapha)
![]() |
|
|
||||||
![]() |
|
|
2018-06-29 16:25:39 | cri |
Yayin wani taron kwamitin sulhu na MDD da ya gudana jiya Alhamis, Bintou Keita, ta ce ci gaban rikici a Sudan ta Kudu na yin tasiri kai tsaye kan ayyukan jin kai, kuma mutane miliyan 1.75 na cikin mummunan hali. (Fa'iza Msutapha)
| ||||
Webradio | ||||
|
||||
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm) |