in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mataimakiyar babban sakataren MDD ta yaba nasarorin da Sin ta samu a fannin rage talauci
2018-06-29 16:22:09 cri
Mataimakiyar babban sakataren MDD Amina J. Mohammed, ta yaba irin nasaririn da kasar Sin ta samu a fannin rage talauci, har ma ta ce nasarorin sun kasance abin koyi ga sauran kasashe masu tasowa.

Jami'ar wadda ta bayyana hakan a jiya Alhamis, yayin da take jawabin bude bikin baje koli game da matakan kasar Sin na rage talauci mai taken, "Mafarkin samun rayuwa mai inganci ya tabbata", ta kuma yabawa mahukuntan kasar ta Sin bisa kokarinsu na fitar da kimanin mutane miliyan 800 daga kangin talauci cikin 'yan gomman shekaru, sama da ma'aunin kawar da talauci na kasa da kasa. (Ibrahim Yaya)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China