Mutane 9 sun mutu sakamakon tashin gobara a kasuwa mafi girma a kasar Kenya
2018-06-28 16:25:07
cri
Kimanin mutane 9 ne aka tabbatar da mutuwarsu, kana sama da mutane 60 ne suka jikkata a sanadiyyar tashin gobara da sanyin safiyar yau Alhamis a kasuwar Gikomba wadda ta kasance kasuwa mafi girma a kasar Kenya dake tsakiyar babban birnin kasar. (Ahmad Fagam)