Kenya:An gano tarkacen karamin jingin saman da ya yi batan-dabo
2018-06-07 20:25:22
cri
Rahotanni daga kasar Kenya na cewa, da safiyar yau Alhamis an gano tarkacen karamin jirgin saman da ya bace a dajin Aberdare dake tsakiyar kasarta Kenya a ranar Talata.(Ibrahim Yaya)