in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Babban jami'in JKS ya yi kira da a kara hadin gwiwa tsakanin kafafen watsa labarai na Sin da na Afirka
2018-06-27 19:51:23 cri
Mamba a sashen siyasa na kwamitin kolin JKS, kuma shugaban bangaren watsa bayanai na kwamitin kolin jam'iyyar Huang Kunming, ya yi kira da a kara bunkasa hadin gwiwa tsakanin kafofin watsa labarai na Sin, da takwarorin su na nahiyar Afirka.

Huang Kunming, ya bayyana hakan ne yayin taron wakilai mahalarta taro karo na 4, na dandalin kafofin watsa labaran Sin da nahiyar Afirka wanda ya gudana a nan birnin Beijing.

Ya ce manufar Sin game da nahiyar Afirka na kunshe da aminci, da samar da nasarori na zahiri, da gaskiya tare da imani da juna, wanda hakan ke bunkasa alakar sassan biyu. (Saminu Hassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China