in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Za a ba da lambobin karramawa ga ma'aikatan 'yan kwadagon Sin
2018-04-25 16:25:40 cri
Bisa labarin da aka samu, an ce, a bana gamayyar kungiyoyin 'yan kwadago ta kasar Sin za ta gabatar da lambobin karramawa ga ma'aikata 'yan kwadago 697, ciki hadda wasu 'yan ci rani 89, adadin da ya kai kaso 13 bisa dari na daukacin adadin wadanda za a karrama. (Maryam)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China